IQNA - Haka nan kuma yayin da yake ishara da isowar ‘yan mulkin mallaka a nahiyar Afirka a karni na 15, tsohon jakadan Iran a Jamhuriyar Azarbaijan ya bayyana cewa: Manufar malamai da manyan kasashen Afirka a yau ita ce sake rubuta tarihin wannan nahiya tare da bayyana hakikanin fuskar mulkin mallaka ga kasashen duniya.
15:52 , 2025 May 11